Thursday, December 25
Shadow

Kalli Bidiyo Da Duminsa: Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya isa Landan

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga kasar Ingila na cewa, mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya isa birnin landan da tawagarsa dan dauko gawar tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari.

A yaune ake sa ran zasu dawo da gawar gida Najeriya.

A tare da mataimakin shugaban kasar akwai shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila da Gwamnan Borno da sauransu.

Karanta Wannan  Ban son dan Arewa ya zama shugaban kasa a 2027, Dan kudu nake so>>Inji Ministar Al'adu Hannatu Musa Musawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *