Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyo Da Duminsa: Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya isa Landan

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga kasar Ingila na cewa, mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya isa birnin landan da tawagarsa dan dauko gawar tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari.

A yaune ake sa ran zasu dawo da gawar gida Najeriya.

A tare da mataimakin shugaban kasar akwai shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila da Gwamnan Borno da sauransu.

Karanta Wannan  Mu Makafine, Kwankwaso ne jagoranmu, Duk inda ya koma zamu bishi>>Inji Shugaban NNPP na Kano, Hashim Dungurawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *