Wednesday, March 18
Shadow

Kalli Bidiyo da Hotuna: Yanda mutanen jihar Anambra suka rika shewar cewa shugaba Tinubu kai ne babanmu bamu da baban da ya wuce ka

Bidiyon shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana inda aka ganshi mutanen jihar Anambra suna masa wakar cewa shi kadaine babansu, basu da baban da ya wuceshi.

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kai ziyara jihar Anambra inda aka masa tarba me kyau.

Cikin Barkwanci, Shugaba Tinubu ya bayyanawa Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo cewa, a bashi fili zai gina gidan da zai yi ritaya a ciki a jihar Anambra.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ina Kira Ga 'yan Izala da su fito su nesanta kansu da masu fadar kalaman da basu dace ba akan rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi >>Inji Digital Imam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *