
Rahotanni sun bayyana a baya cewa, mayakan kungiyar Ìśìśì sun dauki alhakin kai harin da yayi sanadiyyar mutuwar sojojin Najeriya 4 da jikkata wasu a jihar Yobe.
Kungiyar ta kuma wallafa hotunan harin da ta yi ikirarin kaiwa.
An ga hotunan konannun motocin sojoji yayin da wasu kuma aka ga suna ci da wuta.
Kungiyar ta yi ikirarin kai hari da tarwatsa sansanin sojoji sama da 10.
Saidai Maau shashi sun ce sansanin sojoji 8 ne suka tarwatsa daga farkon shekararnan zuwa yanzu.