Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Ina da Karama, Kuma ina gaya muku ko dai a taso a taimaka mana wajan kokarin kawo zaman lafiya da muke a Arewa ko kuma abinda za’a gani nan gaba sai yafi abinda ake ciki yanzu>>Inji Sheikh Musa Asadussunnah

Malamin Addinin Islama, Sheikh Musa Asadussunnah ya gargadi yankin Arewa da cewa a taso a goya masa baya ka yunkurin da yake na a yi sulhu da ‘yan Bindiga.

Malam yace zaman lafiya suke neman a kawo.

Ya kuma kara da cewa, amma idan ba’a zo aka goya musu baya ba, nan gaba bala’in da za’a gani yafi wanda ake cikinsa.

Karanta Wannan  Gwamnatin Buhari ce mafi muni a Tarihin Najeriya amma naga Alamar Gwamnatin Tinubu na neman yin abinda yafi muni>>Tsohon Shugaban kasa, Obasanjo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *