Wednesday, April 8
Shadow

Kalli Bidiyo: Ina da Karama, Kuma ina gaya muku ko dai a taso a taimaka mana wajan kokarin kawo zaman lafiya da muke a Arewa ko kuma abinda za’a gani nan gaba sai yafi abinda ake ciki yanzu>>Inji Sheikh Musa Asadussunnah

Malamin Addinin Islama, Sheikh Musa Asadussunnah ya gargadi yankin Arewa da cewa a taso a goya masa baya ka yunkurin da yake na a yi sulhu da ‘yan Bindiga.

Malam yace zaman lafiya suke neman a kawo.

Ya kuma kara da cewa, amma idan ba’a zo aka goya musu baya ba, nan gaba bala’in da za’a gani yafi wanda ake cikinsa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo yanda Matasa 'yan Izala suka rude suna ta tambayar ta yaya ake shiga Darika bayan da suka ga wata Budurwa na juya mazaunanta a wajan da Hallara ta yi girgiza

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *