Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Ni dan Darika ne, kada wanda ya sake hadani da Izala, duk wanda ya sake hadani da Izala ban yafe ba>>Inji Tauraron Fim din Hausa>>Tijjani Faraga

Tauraron fina-finan Hausa, Tijjani Faraga ya nesanta kansa da Izala inda yace shi dan darikar Tijjaniyya ne.

Ya bayyana hakane a kafarsa ta Tiktok inda yace duk wanda ya sakw hadashi da Izala bai yafe ba kuma sai Allah ya saka masa.

Ya kara da cewa baya son makiya Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) su rika kallon fim dinsa.

Karanta Wannan  Da Dumi Dumi: Kungiyar matasan Arewa ta shawarci Tinubu ya zabi mataimaki kirista daga Arewa a zaben 2027 saboda hakan zai sa ba za a soki shi ba kamar yadda yayi Muslim Muslim a baya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *