Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Wani mutum ya kai Sheikh Dr. Ahmad Gumi Kotu inda yace ya rike masa matarsa tun watan Satumba ta zauna a gidan Sheikh Gumi taki komawa gidansa

Wani mutum me suna Alhaji Nasir Musa Idris a jihar Kaduna ya kai karar Babban malamin dadi Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi kotu inda yake zargin malamin da rike masa mata tun watan Satumba.

Mutumin wanda yake auren balarabiya yace matar tasa ta yi yaji ta koma gidan malan Gumi da zama kuma ya hadu fa malam din yace yana son matarsa ta koma gida amma abu yaci tura.

Ga cikakken bayaninsa anan:

Karanta Wannan  Duk da Hukumar Hisbah ta Kano tace ta je gidan yarin Goron Dutse ta ga ba gaskiya a zargin Luwadi da ake da yara, Saidai da yawa sun ce basu yadda da binciken na Hisbah ba, ciki kuwa hadda tsohon hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *