Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Wani mutum ya kai Sheikh Dr. Ahmad Gumi Kotu inda yace ya rike masa matarsa tun watan Satumba ta zauna a gidan Sheikh Gumi taki komawa gidansa

Wani mutum me suna Alhaji Nasir Musa Idris a jihar Kaduna ya kai karar Babban malamin dadi Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi kotu inda yake zargin malamin da rike masa mata tun watan Satumba.

Mutumin wanda yake auren balarabiya yace matar tasa ta yi yaji ta koma gidan malan Gumi da zama kuma ya hadu fa malam din yace yana son matarsa ta koma gida amma abu yaci tura.

Ga cikakken bayaninsa anan:

Karanta Wannan  Mun baiwa Shugaba Tinubu shawarar ya ƙara kudin haraji na VAT daga kashi 7.5% zuwa kashi 10% -inji Oyedele, shugaban Kwamitin Haraji na Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *