Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Wasu ‘yan arewa musulmai sun fito suma suna Bayyana irin Asarar rhayukan da akawa Musulmai

Bayan da Kiristoci suka kai kara kasar Amurka kan asarar rayukan da aka musu, Wanda hakan yasa shugaban kasar Amurka, Donald Trump bayyana cewa zai dauki mataki akan Najeriya.

Suma wasu musulmai daga Arewacin Najeriya sun fito suna bayyana irin Asarar rayukan da rikice-rikice sukawa musulmai.

Bidiyon su ya watsu sosai inda mutane suka rika bayyana mabanbanta ra’ayoyi akai.

@daawah2nonemuslim

#CapCut #malaman_sunnah #musulunci_haskeπŸŒ™πŸ•‹πŸ•ŒπŸοΈπŸŒ• #christiangirls #musulunci1 @DARULIMAN DAAWAH PROJECT @RIGAR MUSULUNCI TV @BASHIR NUHU GAMAGIRA @AMINU-J-TOWNπŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬ @MUHAMMAD_SUNNAH-ALJOSAWY NOW @Hamisu salihu Yamini @Abu abdurahman Albany maradi @Abdullahi larabawa

♬ original sound – DARULIMAN OFFICIAL
Karanta Wannan  Ji bayani dalla-dalla: Shugaba Tinubu ne yacewa Ganduje ya sauka daga shugabancin APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *