Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Wasu ‘yan arewa musulmai sun fito suma suna Bayyana irin Asarar rhayukan da akawa Musulmai

Bayan da Kiristoci suka kai kara kasar Amurka kan asarar rayukan da aka musu, Wanda hakan yasa shugaban kasar Amurka, Donald Trump bayyana cewa zai dauki mataki akan Najeriya.

Suma wasu musulmai daga Arewacin Najeriya sun fito suna bayyana irin Asarar rayukan da rikice-rikice sukawa musulmai.

Bidiyon su ya watsu sosai inda mutane suka rika bayyana mabanbanta ra’ayoyi akai.

@daawah2nonemuslim

#CapCut #malaman_sunnah #musulunci_haske๐ŸŒ™๐Ÿ•‹๐Ÿ•Œ๐Ÿ๏ธ๐ŸŒ• #christiangirls #musulunci1 @DARULIMAN DAAWAH PROJECT @RIGAR MUSULUNCI TV @BASHIR NUHU GAMAGIRA @AMINU-J-TOWN๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ฌ๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ฌ๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ฌ @MUHAMMAD_SUNNAH-ALJOSAWY NOW @Hamisu salihu Yamini @Abu abdurahman Albany maradi @Abdullahi larabawa

โ™ฌ original sound – DARULIMAN OFFICIAL
Karanta Wannan  Gfresh ya karo wulaqanci: Kalli Bidiyon yanda ya Sรนmbร cรฌ Amaryarsa da aka Daura musu aure jiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *