Friday, January 16
Shadow

Kalli Bidiyon: A tabbatar malaman da aka gayyato zasu yiwa Malam Lawal Triumph Tambayoyi sun san Hadisi da Qur’ani sosai, idan ba haka ba zamu ji Kunya>>Inji Dan Darika Umar

Dan Darika, Umar ya bayyana damuwa da kuma gargadi kan cewa ya kamata a ce an samu malamai wanda suka san Qur’ani da kuma Hadisi su zaina da malam Lawal Triumph.

Umar yayi gargadin cewa, idan ba’a samu malamai masu ilimi ba, za’a iya jin kunya.

Ya bayyana cewa ya san Malam Lawal Triumph sosai.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: TURKASHI An Baiwa Hammàtà Iska A Dakin Taron Hadakar Jam'iyyun Adawa Da Su Atiku Da Peter Obi Suke Gudanarwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *