Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyon: A tabbatar malaman da aka gayyato zasu yiwa Malam Lawal Triumph Tambayoyi sun san Hadisi da Qur’ani sosai, idan ba haka ba zamu ji Kunya>>Inji Dan Darika Umar

Dan Darika, Umar ya bayyana damuwa da kuma gargadi kan cewa ya kamata a ce an samu malamai wanda suka san Qur’ani da kuma Hadisi su zaina da malam Lawal Triumph.

Umar yayi gargadin cewa, idan ba’a samu malamai masu ilimi ba, za’a iya jin kunya.

Ya bayyana cewa ya san Malam Lawal Triumph sosai.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Rarara na shan caccaka a waja masoya Buhari inda sukace sai Jiya da ya ga Tinubu a wajan jana'izar Buhari sannan ya wallafa sakon ta'aziyya, sun kuma cewa Rarara bai kamata ace da waka zai yi ta'aziyyar Buhari ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *