Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Kasar Amurka ta sassauto kan zargin Mhuzghunawa Kiristoci da tace ana yi a Najeriya bayan haduwa da wakilan Gwamnatin Tarayya

Wakilin Amurka ya bayyana cewa kasarsa ta sassauto kan zargin Khisan Kyiyashi da tace anawa Kiristoci a Najeriya.

Hakan na zuwane bayan ganawar da wakilan kasar Amurkar suka yi da wakilan Gwamnatin Najeriya.

A yanzu kasar Amirkar ta yadda da cewa kowane bangare na musulmi da Kirista na fuskantar wannan barazana ta tsaro.

Babban me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro malam Nuhu Ribadu ne ya jagoranci tawagar wakilan Gwamnatin Najeriyar a ganawar da kasar Amurka.

Karanta Wannan  A.A Rano, AYM Shafa da Matrix Petroleum Services Limited sun kai Dangote kotu inda suka ce su ba za su sayi Man fetur daga matatarshi ba dan haka ya kyalesu su siyo daga kasashen waje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *