Friday, January 9
Shadow

Kalli Bidiyon da Duminsa: Yanda matasa a jihar Kebbi suka fito gangami dan neman EFCC ta saki Abubakar Malami

Matasa a jihar Kebbi sun fito gangami dan neman EFCC ta saki tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami da take rike dashi.

An ga matasan dauke da kwalaye mau dauke da rubutun nuna goyon baya ga Abubakar Malami.

EFCC dai ta kama Abubakar Malami ne bisa zargin almundahanar kudade masu yawa ciki hadda na Abacha da aka kwato.

Karanta Wannan  Duk da doka ta bukaci hakan, Ma'aikatan Gwamnatin ciki hadda shugaban kasa, Tinubu, Kashim, da Akpabio sun ki bayyana kadarorin da suka mallaka, kuma an kasa hukuntasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *