Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Idan na Shiga matsala, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ne ke fitowa ya bani kariya ya bani taimako>>Inji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya bayyana cewa, idan ya shiga matsala, babu malamin dake fitowa ya bashi kariya ya bashi taimako sai Marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi.

Yace hakanan ko da konawarsa kan sarauta yasan Addu’ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi ce.

Ya bayyana hakane yayin da yaje ta’aziyyar rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo Da Duminsa: Mummunan Hadarin Motar da ya sameni jiya, Jiface ta aka yi min kawai dan na bayar da kyautar Dalar Amurka 100, amma Addu'ar iyaye na ce ta kareni>>Inji Tauraruwar Kannywood, Samha M. Inuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *