
Sanata Abdul Ningi ya bayyana takaici kan matsalar tsaron da ake fama da ita a Najeriya.
Yace kwanaki kadan da Khashye Brigadier General gashi an sace daliban makaranta yace dan haka ya kamata ayi wani abu.
Yace a daina cewa wannan bangaren ne ke yiwa wancan bangare ko kuma wannan addinine kewa wancan addini, inda yace a hada kai a magance matsalar.