Tuesday, February 3
Shadow

Kalli Bidiyon: Lokacin da na je zan gina Kamfanina, Akwai gidajen màtsàfà masu bautar gumaka guda 19 a wajan, Kuma saboda tsoronsu da ake, babu wanda ke iya zuwa wajan da suke

Attajirin Dan kasuwa, Aliko Dangote yace a lokacin da ya je zai gina matatar mansa, akwai gidajen Bokaye masu bautar gumaka guda 19 a wajan.

Yace kowa tsoronsu yake babu wanda ke iya zuwa wajan.

Yace Sarkin Yarbawa, Oni of Ife ne ya je wajan ya ce a rushe gidajen Bokayen.

Dangote yace ba dan haka ba da ba zasu samu damar gina kamfanin nasu ba.

Karanta Wannan  Sam babu Adalci: Soja ya soki shugaba Tinubu saboda baiwa 'yan kwallo kyautar Naira Miliyan 50 inda ya nuna dakunan bukka da suke kwana a ciki a daji

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *