Saturday, January 10
Shadow

Kalli Bidiyon: Ministan Tsaro Bello Matawalle ya tabbatar da kama Sojojin da ake zargi da kaucewa suka baiwa tshàgyèràn daji dama suka Dàwùkì daliban jihar Kebbi

Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya tabbatar da kama sojojin da aka kai su bayar da tsaro a makarantar ‘yan Mata dake jihar Kebbi amma suka tafi shagalinsu aka je aka dauke ‘yanmatan.

Ministan yace an kama sojojin ana kan Bincike kuma idan aka tabbatar da abinda ake zarginsu za’a musu hukunci daidai da abinda doka ta tanada.

Karanta Wannan  Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kulle ofishin hukumar karbar Haraji ta kasa, FIRS, da bankin Access Bank, da gidan Man Total da sauransu saboda rashin biyan Haraji

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *