Thursday, January 15
Shadow

Kalli Bidiyon: Rashida Mai Sa’a ta jawo cece-kuce bayan data kawo wani Kwado wanda tace na matan aure ne da mazansu ke bin mata a waje, tace kwadon yana hana Zarmalulun Namiji tashi

Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Maisa’a ta kawo wani kwado da tace na matan aurene da mazansu ke bin mata a waje.

Tace idan mace ta kulle kwadon Zarmalulun mijinta ba zai kara tashi ba har sai an bude kwadon.

Tace kuma ta bayar an gwada yayi aiki.

Saidai wasu na sukarta da cewa, wannan abu Shirkane sannan sabon Allah ne.

Karanta Wannan  Ni matsala ta dake shine naga kina sayar da maganin mikewar Nonuwa, amma da na kalli Bidiyonki babu kaya a jikinki, naga ke nonuwanki ba a mike suke ba, to kinga Maganin karya kike sayarwa kenan>>VDM ya mayarwa da Babiana martani bayan da tace ya taimaketa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *