Saturday, January 10
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda aka ga Abubakar Malami ya yiwa Tinubu yakin neman zabe a 2022

Tsohon Ministan shari’a, Abubakar malami da yanzu haka ke tsare a hannun hukumar EFCC an ga Bidiyon sa da yakewa Shugaba Tinubu yakin neman zabe a shekarar 2022.

Da yawa dai cikin mabiyansa na ganin kamen da aka mai yanzu ba’a masa halacci ba.

Karanta Wannan  Ni Ma Na Goyi Bayan Sarki Sanusi II Kan Batun Takaita Haihuwa, Duba Da Yadda Wasu Magidantan Ba Sa Iya Kula Da Kiwon Da Allah Ya Ba Su Na Iyalansu, Inji Sheik Pantami

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *