Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyon yanda Matasa marasa jin magana suka tashi taron jam’iyyar ADC da aka yi a Kaduna wanda El-Rufai ya jagoranta, Matasan sun yi hakan ne a gaban ‘yansanda inda a cikin Bidiyon ake jin mutane na cewa menene Amfanin ‘yansandan?

A jiya ne dai rahotanni suka bayyana cewa, An kaiwa taron jam’iyyar ADC hari a Kaduna inda aka lalata dukiyoyi.

Taron wanda tsohon gwamnan jihar, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya jagoranta ya dauki hankula sosai.

Daga baya, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya fito inda yake bayyana zargin Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani da daukar nauyin wadanan ‘yan daban.

Karanta Wannan  Sojoji Śun Ķashe 'Ýan Ța’àďda 1,166, Yayin Da Suka Kama 1,096, Inji Hedikwatar Tsaro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *