Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyon yanda wani mutum ke bayyana cewa, yana kwanciyar aure sau 50 da matarsa a dare daya

Wani dan jaridar a jihar Kaduna ya bayyana cewa, akwai mutumin da ya sameshi yake gaya masa cewa yana iya kwanciya da mace sau 50 a dare daya.

Yace mutumin ya sameshi ne da matarsa inda yake cewa, matarsa ta amince ya kara aure dan ta samu sauki.

Saidai a gefe daya kuma an samu wacce ta yadda ya aureta amma ita tana iya kwanciyar aure sau 100 a dare daya.

Karanta Wannan  Ni ba irin sakarkarun 'yan siyasar nan bane wanda kawai daga an musu zargin karya sai su sauka daga mukaminsu, Ni ba zan sauka daga kan mukami na ba>>Godswill Akpabio

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *