Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon yanda wani mutum ke bayyana cewa, yana kwanciyar aure sau 50 da matarsa a dare daya

Wani dan jaridar a jihar Kaduna ya bayyana cewa, akwai mutumin da ya sameshi yake gaya masa cewa yana iya kwanciya da mace sau 50 a dare daya.

Yace mutumin ya sameshi ne da matarsa inda yake cewa, matarsa ta amince ya kara aure dan ta samu sauki.

Saidai a gefe daya kuma an samu wacce ta yadda ya aureta amma ita tana iya kwanciyar aure sau 100 a dare daya.

Karanta Wannan  Kasashen Larabawa sun yi Allah wadai da kasar Israyla saboda hanasu kaiwa Falasdiynawa ziyara da ta yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *