
Wannan shine hoton wanda ake zargin ya yanke Maqogoron Ladani a masallacin Hotoro dake Kano.
Rahotanni sun ce tuni mutane shima suka taru suka shèkyèshi kuma an je an kona gidansu.
Hakaan Rahotanni sun ce ba dan Najeriya bane dan kasar Chadi ne chirani suka zo Najeriya.