Friday, March 21
Shadow

Kalli Mutane 10 dake shiga fadar shugaban kasa su ga Tinubu kai tsaye ba tare da shamaki ba, ‘yan Arewa 3 ne kacal a cikinsu

Akwai mutane 10 da basu da shamaki da fadar shugaban kasa inda a koda yaushe zasu iya shiga fadar shugaban kasar su ganshi ba tare da shamaki ba.

Wadannan mutane rahoton jaridar Sunnews tace makusanta ne ko kuma ace aminaine na shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Gasu kamar haka:

Chief Bisi Akande, Jigo a APC

Oba Rilwan Akiolu, watau Sarkin Legas

Abdullahi Ganduje Shugaban jam’iyyar APC.

Orji Uzor Kalu

Abdul’aziz Yari: Tsohon gwamnan Zamfara.

Oba Sikiru Kayode Adetona

Olusegun Osoba

Ibrahim Masari

Prince Tajudeen Olusi

James Ibori

Karanta Wannan  BABBAR MAGANA: Bello Ťùŕjì Da Tawagarsa Šùñ Ķwaçe Mòťàŕ Ýàķìn Śòjòji Da Sauran Màķamaì Bayan Wani Artabu Da Suka Ýi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *