Wednesday, February 25
Shadow

Kalli Yanda matan da ake zargin an baiwa kudi dan su fito tarbar shugaba Tinubu a Kaduna ke kulle fuskokinsu basu son kyamara ta daukesu hoto

Wadannan wasu matane da ake zargin an baiwa kudi dan su fito su tarbi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a Kaduna.

Saidai sun ki yadda kyamara ta dauki fuskokinsu inda suke kulle fuskokin.

Tsohuwar hadimar Shagaban kasa, Lauretta Onochie ce ta wallafa hoton inda tace an tursasa matan ne su yi tallar Tinubu.

https://twitter.com/Laurestar/status/1969359202163261601?t=8t3C8PF-UvpUXRXcCRglAw&s=19
Karanta Wannan  Ina alfahari da bayyana muku cewa, Jam'iyyar APC itace babbar jam'iyyar da babu kamarta kaf Afrika>>Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *