Monday, March 17
Shadow

Kansiloli Sun Tsige Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Bauchi

Gamayyar kansiloli sun tsige shugaban karamar hukumar Shira da mataimakinsa ne a dalilin rashin iya jagoranci da rashin sanin makamar aiki, inda kansilolin suke zargin shuwagabannin biyu suna tafiyarda harkokinsu tareda tauye hakkin kansilolin da al’ummarsu

Lamarin ya faru ne a safiyar yau litinin a karamar hukumar mulkin Shira dake jihar Bauchi, inda zuwa yanzu kansilolin sun tura takardar hukuncin a gaban majalisar jihar

Daga Real Buroshi Mawaka Sokoto

Karanta Wannan  'Gwamnatin tarayya za ta yi cikakken bincike kan harin ƙauyukan Silame'

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *