Friday, December 5
Shadow

Karku bari kudi ya raba kanku>>Kashim Shettima ya gayawa iyalan Dantata

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima yayi kira ga iyalan marigayi, Alhaji Aminu Alhassan Dantata da cewa kada su bari dukiya ta raba kawunansu.

Ya bayyana hakane a yayin ziyarar da ya kai Kanon gidan marigayin a madadin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Kashim yace iyalan su kasance a hade sannan kada su yi fariya kuma su kasance da taimako irin na mahaifinsu.

Yace rashin dantata ba ga iyalansa bane kawai, rashine da aka yi ga dukkan kasa.

Yace me dukiyar kansa ya rasu hakan kawai ya isa wa’azi a gane cewa, babu abinda zai dawwama a Duniya.

Karanta Wannan  Bidiyo Da Duminsa: Kalli yanda aka rantsar da Farfesa Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam'iyyar APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *