Tuesday, April 7
Shadow

Karku bari kudi ya raba kanku>>Kashim Shettima ya gayawa iyalan Dantata

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima yayi kira ga iyalan marigayi, Alhaji Aminu Alhassan Dantata da cewa kada su bari dukiya ta raba kawunansu.

Ya bayyana hakane a yayin ziyarar da ya kai Kanon gidan marigayin a madadin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Kashim yace iyalan su kasance a hade sannan kada su yi fariya kuma su kasance da taimako irin na mahaifinsu.

Yace rashin dantata ba ga iyalansa bane kawai, rashine da aka yi ga dukkan kasa.

Yace me dukiyar kansa ya rasu hakan kawai ya isa wa’azi a gane cewa, babu abinda zai dawwama a Duniya.

Karanta Wannan  A yayin da Kungiyar Dattawan Yarbawa ta Afenifere take kiran a tsige Shugaba Tinubu saboda bai tsinanawa 'yan Najeriya komai ba, Kungiyar Matasan Yarbawan sun ce basu yadda a tsige shugaban ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *