Saturday, December 13
Shadow

Ko Kunsan Cewa: Auren Mansurah Isah na biyu ya mutu?

Ashe Auren Mansura Isah Na Biyu Ya Mutu?

“Na Yi Aure A Kwanakin Baya, Inda Ya Biya Ni Sadakin Naira Milyan Ɗaya, Ina Ganin Sa Dattijo, Mai Hankali, Bayan An Daura Auren Da Safe Ya Kira Ni Ya Ce An Maida Shi Legas, Aka Yi Tattaki Har Legas, Aka Gaya Masa Na Shiga Damuwa, Maganar Da Ta Fito Bakinsa, Cewa Ya Yi Shi Wallahi Ya Manta, Har Ya Sake Ni Ban Kara Sa Shi Idona Ba”, Cewar Jarumar Finafinan Hausa, Mansurah Isah

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya ci gaba da hakar man fetur a Arewa>>Inji Gwamnan Gombe, Inuwa Yahya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *