
Rahotanni daga jihar Kano na cewa kotu ta bayar da umarnin a daura auren Maiwushirya da Habashiya ‘yar guda nan da kwanaki 60.
Mai Shari’a Halima Wali ce ta yi wannna hukunci bayan samunsu da laifin yada Bidiyon badala.
Saidai ‘yar Guda tace idan ba Maiwushirya na da gidan kansa ba, ba zata aureshi ba.
Tuni dai Rahotanni suka ce an bude asusun neman taimako dan daura musu auren