Saturday, March 22
Shadow

Ku gama hauragiyarku, Tabbas, Babu tantama Tinubu ne zai sake zama shugaban kasa a 2027>>Inji Shugaban APC, Ganduje

Shugaban jam’iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa ‘yan Adawa su gama duk wata hadaka da zasu yi, Tabbas Tinubu ne zai sake zama shugaban kasa a shekarar 2027.

Ya bayyana hakane ta bakin me magana da yawu sa, Oliver Okpala.

Ganduje yace hadakar SDP, Labour Party da PDP babu inda zata je dan kuwa kowane daga cikinsu yana da ra’ayi dabanne dan haka ba zasu samu matsaya ba.

Ya bayyana ‘yan Adawar a matsayin masu son kansu maimakon kishin al’umma.

Karanta Wannan  Kaso 90 cikin 100 na Kiristocin da ake ķķàshèwà a Duniya a Najeriya ake ķķàshèsu, Najeriya ta kasa baiwa Kiristoci kariya dan haka zamu Kakaba mata Takunkumi>>Inji Kasar Amurka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *