Tuesday, March 17
Shadow

Laraba ce 1 ga watan Rajab a Najeriya – Fadar sarkin Musulmi

Fadar Sarkin Musulmi a Najeriya ta ayyana yau Laraba 1 ga watan Janairu a matsayin 1 ga watan Rajab na shekarar Hijira ta 1446.

Wata sanarwa da Wazirin Sokoto Farfesa Sambo Wali ya fitar a daren da ya gabata ta ce Sarkin Musulmi Sa’ad Abubukar III ne ya bayyana hakan bayan ganin jaririn watan.

Rajab shi ne wata na bakwai a kalandar Musulunci, wanda Hausawa ke yi wa laƙabi da watan Azumin Tsofaffi.

Karanta Wannan  Na yi Azumi na roki Allah a daga ranar Tashin Qiyama kuma ya amince, Inji Fasto Ebo Noah wanda ya cewa mabiyansa ranar Kirsimeti za'a yi tashin Qiyama

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *