Friday, December 5
Shadow

Majalisar Dinkin Duniya tace za’a yi yunwa me tsanani a Arewacin Najeriya

Majalisar Dinkin Duniya ta fitar da rahoto kan kasashen dake fuakantar ibtila’in yunwa su 13.

Rahoton yace kasashen Gaza, Sudan, South Sudan, Haiti,da Mali na fuskantar yunwa nan take idan ba an kai musu dauki ba.

Rahoton yace rashin tsaro, Rashin tabbas na tattalin arziki da canjij yanayi ne ya kawo lamarin yunwar.

Rahotanni ya bayyana matsalar tsaro a Arewacin Najeriya wanda yace zai iya kara kazancewa.

Rahoton yace matsalar tsaron Arewar zai kara jefa mutane cikin yunwa saboda za’a raba mutane da yawa da muhallinsu.

Karanta Wannan  Mun baiwa Shugaba Tinubu shawarar ya ƙara kudin haraji na VAT daga kashi 7.5% zuwa kashi 10% -inji Oyedele, shugaban Kwamitin Haraji na Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *