
Majalisar Dinkin Duniya ta fitar da rahoto kan kasashen dake fuakantar ibtila’in yunwa su 13.
Rahoton yace kasashen Gaza, Sudan, South Sudan, Haiti,da Mali na fuskantar yunwa nan take idan ba an kai musu dauki ba.
Rahoton yace rashin tsaro, Rashin tabbas na tattalin arziki da canjij yanayi ne ya kawo lamarin yunwar.
Rahotanni ya bayyana matsalar tsaro a Arewacin Najeriya wanda yace zai iya kara kazancewa.
Rahoton yace matsalar tsaron Arewar zai kara jefa mutane cikin yunwa saboda za’a raba mutane da yawa da muhallinsu.