Friday, December 5
Shadow

Majalisar tarayya za ta yi bincike kan matsalolin da aka samu a JAMB ta bana

Majalisar tarayya za ta yi bincike kan matsalolin da aka samu a JAMB ta bana

Majalisar Wakilai ta yanke shawarar gudanar da bincike kan kuskuren fasaha da ya shafi sakamakon Jarrabawar UTME na shekarar 2025.

Majalisar ta amince da wannan kuduri ne a zaman ta na ranar Alhamis, bayan ta amince da kudurin gaggawa mai muhimmancin jama’a da dan majalisa daga jihar Osun, Adewale Adebayo, ya gabatar.

Karanta Wannan  DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaban Amurka Donald Trump ya isa Saudiyya domin fara zagayen kwanaki hudu a yankin Gulf

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *