Tuesday, February 24
Shadow

Masana Kimiyya sun ce zasu rage Hasken Rana dan magance dumamar yanayi

A kasar Ingila, Hukumomi na shirin bayar da dama dan fara bincike kan yanda za’a iya rage hasken Rana.

Ana tsammanin nan da wasu makonni ne hukumomin na kasar Ingila zasu bayar da wannan damar fara bincike.

Jaridar Telegraph tace za’a yi wannan aiki ne dan rage dumamar yanayi da ake fama dashi a cikin Duniya.

Karanta Wannan  EFCC zata fara binciken tsohon shugaban NNPCL, Mele Kolo Kyari kan zargin satar Dala Biliyan $7.2 na gyaran matatun man fetur

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *