Friday, January 16
Shadow

Masu zanga-zanga sun shirya tsaf dan nunawa shugban kasa, Bola Ahmad Tinubu fushinsu a yau ranar Dimokradiyya

Rahotanni sunce akwai artabu da dauki ba dadi da akw tsammanin zau faru a yau tsaanin masu zanga-zanga da jami’an tsaro a majalisar tarayya dake Abuja.

Masu zanga-zangar ta ranar ‘yanci shin shirya zanga-zangar a Abuja dama gurare 19 a fadin kasarnan.

A yau ne ake sa ran shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai halarci majalisar tarayya dan karrama wasu ‘yan majalisar sannan a canne zai gabatarwa da ‘yan kasa jawabi.

A baya dai, shugaban kasar ya so ya gabatar da jawabin ga ‘yan kasa da safiyar Ranar Alhamis amma daga baya aka canja tsari aka ce sai ya je majalisar tarayya.

Maau zanga-zangar sun ce zasu gabatar da kokensu ne game da matsalar matsim tattalin arzikin da talakawa ke ciki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Da kake ta zagin 'yan Fim, Toh matarka kawarmu ce, maza da matan mu 'yan Fim kawayen matarka ne kuma mun ci Arzikin Juna>>MC Ibrahim Sharukhan ya mayarwa da Sheikh Lawal Triumph martani bayan da ya caccaki 'yan Fim

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *