Friday, December 5
Shadow

Mun warware matsalolin aure aƙalla 600 a shekara ɗaya – HISBAH

A jihar Kano, hukumar Hisba ta sanar da cewa ta warware korafe-korafe ko rigingimu tsakanin ma’aurata har dari shida da ashirin da daya cikin shekara daya.

Mutuwar aure gagarumar matsala ce da ke shafar mutane, kama daga matan da ake saki da mazan da ‘ya’yan, sanadiyyar wani sabani ko rashin jituwa.

Wannan dalili ne yasa hukumar ta HISBA ta ke kokarin sulhunta ma’aurata don su ci gaba da rayuwa cikin fahimtar juna tare da ‘ya’yansu.

Karanta Wannan  Kalli Sabon Bidiyo da Duminsa: Duk da ta kutsa kai cikin Farfajiyar majalisar tarayya da karfin tsiya, An kulle ainahin cikin zauren Majalisar aka hana sanata Natasha Akpoti shiga ciki, yayin da su Akpabio ke ciki, Ji abinda ya kuma yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *