
Malam Abdulfatahi Sani Tijjani ya ce ya amince da gayyatar mukabala daga kungiyar Izala.
Saidai yace ba zai zauna da kananan malamai ba.
Yace a tura masa ko dai Guruntum ko kuma Sheikh Sani Rijiyar Lemu, yace yana son wadanda idan ya doke su asan ya doke Izala.
Yace kamar yanda suka buga da marigayi Sheikh Idris Dutsen Tanshi ya dokeshi haka yake son sake bugawa da wani babban malamin Izala shima ya gama dashi.