Thursday, February 26
Shadow

Na yi iya lissafin da zan yi na gano cewa, Tinubu ba zai ci zaben 2027 ba, na kudu zai zo>>Inji El-Rufai

Tsohon gwamnan jihar Kaduna malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa yayi iya lissafinsa bai ga ta yanda shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai sake con zabe ba a 2027.

Ya bayyana hakane hirar da aka yi dashi a Channels TV inda yace Tinubu na 3 zaizo a zaben.

Yace amma akwai yiyuwar za’a yi saben zagaye na biyu dan da wuya a samu wanda yayi nasara a zagayen farko.

Karanta Wannan  Bana cikin hadakar Adawa ta ADC, ba za'a hada baki dani a kayar da Tinubu zabe ba a 2027>>Inji Tsohon Minista, Hadi Sirika da EFCC ke bincikensa shi da diyarsa da mijin diyar bisa zargin almundahanar makudan kudade

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *