Tuesday, March 17
Shadow

Naira milo 150 ko takalmi ba zata sai min ba>>Inji Primate Elijah Ayodele

Malamin Kirista, Primate Elijah Ayodele ya bayyana cewa, Naira Miliyan 150 ko takalmi ba zata sai mai ba.

Ya bayyana hakane a cocinsa sannan a matsayin martani ga Ministan wuta, Bayo Adelabu wanda ke son tsayawa takarar gwamnan jihar Oyo.

Shi dai Ministan ya zargi malamin da cewa ya nemi ya bashi Naira Miliyan 150 ya masa Addu’ar neman nasara amma ya kiya shine ya koma yana bata masa suna.

Saidai Faston yace kawai Bayo Adelabu yaga ba zai yi nasara bane a zaben me zuwa shine yake soki burutsu.

Karanta Wannan  Shugaban Amurka Trump yace zai yi Amfani da kudaden Harajin da ya samu daga kasashen Duniya wajan rabawa 'yan kasar Dala $2000 kowannensu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *