Wednesday, April 8
Shadow

Najeriya ta zo ta 12 cikin kasashen Duniya mafiya talauci

A bayanan da hukumar bada lamuni ta Duniya, IMF ta fitar na kasashe 50 mafiya Talauci a Duniya an samu rahotan cewa, Najeriya ce ta zo ta 12 a kasashe mafiya talauci a Duniya.

Kasar Sudan ta kudu ce ta zo ta daya yayin da kasar Indiya ta zo ta 50.

Hakan na zuwanw yayin da mafiya yawan ‘yan Najeriya ke kuka da matsin rayuwa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Bayan da Rahama Saidu ta wallafa wannan Bidiyon da ya jawo cece-kuce sosai, wata tace mata, wata Tace mata "Nòwnùwà sun yi kyau, Allah kawo Kasuwa"

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *