Friday, December 26
Shadow

Najeriya ta zo ta 12 cikin kasashen Duniya mafiya talauci

A bayanan da hukumar bada lamuni ta Duniya, IMF ta fitar na kasashe 50 mafiya Talauci a Duniya an samu rahotan cewa, Najeriya ce ta zo ta 12 a kasashe mafiya talauci a Duniya.

Kasar Sudan ta kudu ce ta zo ta daya yayin da kasar Indiya ta zo ta 50.

Hakan na zuwanw yayin da mafiya yawan ‘yan Najeriya ke kuka da matsin rayuwa.

Karanta Wannan  Ji bayani dalla-dalla yanda Ministan Abuja Nyesom Wike ya baiwa dansa filiye dubu arba'in a Abuja wanda kudinsau sun kai dala Biliyan $3.6, yace so yake 'ya'yansa su zamana sun fi kowa yawan filaye a Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *