Friday, December 5
Shadow

Najeriya tazo ta uku a jerin kasashe mafiya yawan masana’antu a Nahiyar Afrika

Rahotanni sun bayyana cewa Najeriya ta zo ta 3 a jerin kasashe 10 mafiya yawan masana’antu a Nahiyar Afrika.

Kafar The African Exponent ce ta wallafa wannan bayani.

Kafar tace ta yi binciken nata ne aka shekaru 10 da suka gabata inda ta bayar da muhimmanci ga kasashen dake da masana’antu mafiya yawa dake samar da abubuwan amfani.

Jadawalin kasashen sune kamar haka:

South Africa; Egypt; Nigeria; Morocco; Kenya; Algeria; Ethiopia; Ghana; Tunisia; and Zambia.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Abin Kunya Yanda aka dauke wuta yayin da me kamfanin Facebook ya zo Najeriya yana tsaka da ganawa mutane

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *