Friday, May 16
Shadow

Nan da shekarar 2027 za’a samu karin Talakawa a Najeriya>>Inji Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa talauci a Najeriya zai karu da kaso 3.6 a cikin 100 nan da shekaru 5 masu zuwa.

Bankin Yace hakan zai farune duk da ci gaban da aka samu ta fannin tattakin Arziki.

Bayan Najeriya akwai kuma kasashe irin su DR. Congo da suma ake tsammanin zasu fada cikin wannan matsanancin hali.

Lamarin dai na zuwane a daidai lokacin da matsalar tsaro ke kara ta’azzara a tsakanin jihohin Arewa.

Karanta Wannan  ABIN ALFAHRI: Matashi Dan Arewa Na Farko Da Ya Kammala Karatu A Fannin Magungunan Musulunci A Kasar Qatar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *