Friday, December 5
Shadow

Nasan Gyare-Gyaren da nake sun jefa ‘yan Najeriya a wahala amma nan gaba za’a ga alfanunsu, Ku dauka kamar maganine me daci, idan za’a sha ba dadi amma ana samun waraka>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, yasan Gyare-Gyaren tayar da komadar tattalin arziki da yake yi sun jefa ‘yan Najeriya a rayuwar wahala.

Yace amma maganar gaskiya gyaran ya zama dole kuma nan gaba za’a ga amfaninsa.

Shugaban ya bayyana hakane a yayin ganawar da yayi da ‘yan Najeriya mazauna kasar Brazil inda ya nemi hadin kansu wajan ciyar da Najeriya gaba.

Ya kuma nemi a hada kai dan zaman lafiya da kawo ci gaba ga Najeriya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo yanda Keke Napep ke tura Motar 'yansanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *