
Malamin Addinin Islama, Imam Junaidu ya bayyana cewa, Sheikh Ahmad Tijjani ya gaya musu cewa duk me zaginsa baya gamawa da Duniya lafiya.
Yace duk me zaginsa Kafuri yake mutuwa.
Yace su dai sun kiyaye da wannan karantarwa.

Malamin Addinin Islama, Imam Junaidu ya bayyana cewa, Sheikh Ahmad Tijjani ya gaya musu cewa duk me zaginsa baya gamawa da Duniya lafiya.
Yace duk me zaginsa Kafuri yake mutuwa.
Yace su dai sun kiyaye da wannan karantarwa.