Wednesday, March 18
Shadow

Sheikh Tijjani ya gaya mana duk me zaginshi baya gamawa da Duniya lafiya, Kafuri yake mutuwa>>Inji Imam Junaidu

Malamin Addinin Islama, Imam Junaidu ya bayyana cewa, Sheikh Ahmad Tijjani ya gaya musu cewa duk me zaginsa baya gamawa da Duniya lafiya.

Yace duk me zaginsa Kafuri yake mutuwa.

Yace su dai sun kiyaye da wannan karantarwa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon wata Bokanya da aka kama bayan ta karbi Naira Miliyan 26 daga hannun wani dan ta masa sihiri

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *