Friday, December 5
Shadow

Sheikh Tijjani ya gaya mana duk me zaginshi baya gamawa da Duniya lafiya, Kafuri yake mutuwa>>Inji Imam Junaidu

Malamin Addinin Islama, Imam Junaidu ya bayyana cewa, Sheikh Ahmad Tijjani ya gaya musu cewa duk me zaginsa baya gamawa da Duniya lafiya.

Yace duk me zaginsa Kafuri yake mutuwa.

Yace su dai sun kiyaye da wannan karantarwa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo DA ƊUMI-ƊUMI: An Samu Fashewar Tankar Man Fetur A Yammacin Wannan Rana Ta Laraba A Dai-dai Kasan Gadar Karu Abuja Kan Hanyar Zuwa Keffi A Kalla Sama Da Motoci 20 Ne Suka Ķone

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *