Friday, February 6
Shadow

Sheikh Tijjani ya gaya mana duk me zaginshi baya gamawa da Duniya lafiya, Kafuri yake mutuwa>>Inji Imam Junaidu

Malamin Addinin Islama, Imam Junaidu ya bayyana cewa, Sheikh Ahmad Tijjani ya gaya musu cewa duk me zaginsa baya gamawa da Duniya lafiya.

Yace duk me zaginsa Kafuri yake mutuwa.

Yace su dai sun kiyaye da wannan karantarwa.

Karanta Wannan  Allah Ya Yiwa Mahaifiyar Tsohon Shugaban Najeriya Marigayi Umaru Musa Yar'adua Hajiya Dada Rasụwa Yanzun Nan A Unguwar Yar'adua Da Ke Cikin Garin Katsina

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *