
Bayan Nababan Gawuna, Shima Kilishi ya fito ya Baiwa Nasiri jaoje da Me martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II da Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf hakuri.
Yace Duka kalaman da yayi akansu ya janye kuma ba zai sake ba.

Bayan Nababan Gawuna, Shima Kilishi ya fito ya Baiwa Nasiri jaoje da Me martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II da Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf hakuri.
Yace Duka kalaman da yayi akansu ya janye kuma ba zai sake ba.