Wednesday, February 25
Shadow

Shugaba Tinubu yayi Allah wadai da Kàshè-Kàshèn da suka faru a Najeriya bayan ganawa da shuwagabannin tsaro

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi Allah wadai da kashe-kashen da suka faru a Najeriya musamman a jihohin Benue, Filato da Borno.

Shugaban yace a yiwa tsarin tsaron kasar garambawul inda yace abin ya isa haka.

Babban me baiwa shugaban kasar shawara akan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu ne ya bayyana hakan i da yace yayin ganawar, shuwagabannin tsaron sun baiwa shugaba Tinubu bayanai kan yanda lamarin tsaron ya kasance.

Yace shugaba Tinubu ya kuma bayar da umarnin a canja salo game da yanda ake yaki da matsalar tsaron.

Karanta Wannan  Wani ya koka da cewa a lokacin Christopher Musa na shugaban sojojin Najeriya, sau 3 ana Jèfà Bàmà-Bàmàì akan Musulmai wanda basu ji ba basu gani ba da sunan kuskure

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *