Saturday, December 13
Shadow

Shugaba Tinubu yayi Allah wadai da Kàshè-Kàshèn da suka faru a Najeriya bayan ganawa da shuwagabannin tsaro

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi Allah wadai da kashe-kashen da suka faru a Najeriya musamman a jihohin Benue, Filato da Borno.

Shugaban yace a yiwa tsarin tsaron kasar garambawul inda yace abin ya isa haka.

Babban me baiwa shugaban kasar shawara akan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu ne ya bayyana hakan i da yace yayin ganawar, shuwagabannin tsaron sun baiwa shugaba Tinubu bayanai kan yanda lamarin tsaron ya kasance.

Yace shugaba Tinubu ya kuma bayar da umarnin a canja salo game da yanda ake yaki da matsalar tsaron.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Yanda Hàrsàsàì suka fado daga cikin wata Mota data je wucewa ta kofar jami'ar ABU Zaria

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *