Friday, December 5
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai kai ziyara kasar Amurka ranar Talata dan shawo kan kasar karta Afkawa Najeriya da Khare-Khare

Rahotanni sun bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai kai ziyara kasar Amurka dan jawo hankalin kasar da fahimtar da ita halin da ake ciki a Najeriya ba kamar yanda ake cewa ana yiwa Kiristoci Khisan Khiyashi ba.

Rahoton yace Shugaban kasar Amurkar ya wakilta mataimakinsa, JD Vance ya gana da shugaba Tinubu a yayin ziyarar.

Kafar Sahara Reporters ce ta bayyana haka inda tace ta samu bayanan ne daga fadar shugaban kasa Bola Tinubu.

Hakan na zuwane a yayin da ake tsaka da fargabar kawo hari na kasar Amurka a Najeriya.

Karanta Wannan  Ƴan wasan Barca da Real da za su kara a wasan ƙarshe na Copa del Rey

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *