Tuesday, March 17
Shadow

Tura sojoji kasar Benin Republic da shugaba Tinubu yayi babban laifine da ya kamata ace an tsigeshi daga shugabancin Najeriya>>Inji Lauya

!Babban lauya me suna Marshal Abubakar ya bayyana cewa aika sojojin Najeriya zuwa kasar Benin Republic da shugaba Tinubu yayi babban laifine da ya kamata ace an tsigeshi daga mulki.

Yace tura sojoji zuwa wata kasa doka ta tanadi cewa sai majalisa ta amince amma shugaba Tinubu yayi gaban kansa.

A jiya shugaba yi ya aika da sojojin sama dana kasa dan su dakile yunkurin juyin mulkin kasar ta Benin Republic

Saidai Lauyan yace wannan mataki ya sabawa kundin tsarin mulkin Najeriya.

Karanta Wannan  Gwamnatin Jihar Kano ta kaddamar da wasu sabbin jami'an tsaro da zasu rika kula da laifukan dake faruwa a tsakanin al'umma, irin su kwacen waya da sauransu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *