Monday, January 12
Shadow

Wace Kadunar kaje? Mutanen Kaduna suna tambayi Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad bayan da yace ya je Kaduna yaga Gwamnatin jihar na ta aiki tukuru

Hadimin tsohon shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ya wallafa a shafinsa na sada zumunta cewa ya je Kaduna a karshen mako kuma yaga yanda Gwamnatin jihar ke ta ayyukan raya kasa.

Yace irin abinda suke nema a Kano kenan tun shekara 1999.

Saidai ‘yan Kaduna da yawa sun yi caaa a kansa inda suke tambayar shi cewa wace Kadunar ya je?

Karanta Wannan  Najeriya na son siyo irin wadannan jiragen 12 daga kasar Amurka dan magance matsalar tsaro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *