Friday, December 5
Shadow

Wace Kadunar kaje? Mutanen Kaduna suna tambayi Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad bayan da yace ya je Kaduna yaga Gwamnatin jihar na ta aiki tukuru

Hadimin tsohon shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ya wallafa a shafinsa na sada zumunta cewa ya je Kaduna a karshen mako kuma yaga yanda Gwamnatin jihar ke ta ayyukan raya kasa.

Yace irin abinda suke nema a Kano kenan tun shekara 1999.

Saidai ‘yan Kaduna da yawa sun yi caaa a kansa inda suke tambayar shi cewa wace Kadunar ya je?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Sanata Natasha Akpoti ta kunyata kakakin majalisar dattijai Sanata Godswill Akpabio a yayin zaman majalisar a yau, Laraba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *