Friday, February 6
Shadow

Wanda suka tsayawa Malami aka bayar da belinsa na son su janye

Rahotanni sun bayyana cewa, wadanda suka tsayawa Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami aka bayar da belinsa na son janyewa.

Hakan yasa lauyoyin Malamin suka je a yau, Juma’a sika samu babban Alkalin kotun tarayya suka nemi ya taimaka a saki Malami daga gidan yarin Kuje.

Saidai Sahara Reporters data ruwaito lamarin tace, An yi bayanin ne a sirri ba’a san ba’a bari kowa yasan abinda aka tattauna ba.

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: Za'a kara kudin wutar Lantarki a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *