Friday, December 26
Shadow

Wannan hoton da aka dauka a Abuja ya dauki hankula inda akai ta muhawara akansa

Wannan wani hoto ne da aka dauka a Abuja inda aka ga wasu na Sallah mace a gabansu itama tana Sallah.

Da farko dai mutum zai ga kamar Matar tana jansu Sallah ne amma daga baya wasu sun rika bayyana cewa masallaci ne a cika sai aka yi sahu a waje itama ta shiga jam’i.

Amma wasu na cewa, duk da haka wannan abun bai kamata ba.

https://twitter.com/_MuhammadN/status/1982847836959002763?t=DB37Rs_cMB9WjlesSRSmHg&s=19
Karanta Wannan  Ana Zargin Abokan Dan Tsohon Shugaban Karamar Hukumar Jama'are, Isa Wabi Da Kašhè Shi A Yayin Da Suka Hauro Masa Gida Cikin Darè A Jihar Bauchi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *