Thursday, February 26
Shadow

Wata Sabuwa:Magidanci a Kaduna ya saki matansa 2 saboda sun je tarbar Shugaba Tinubu

Rahotanni daga jihar Kaduna na cewa, Wani Magidanci ya saki matansa 2 saboda sun je tarbar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Wani me suna Bash Kano ne ya bayyana hakan a shafbsa na X, saidai be bayyana yanda lamarin ya faru ba.

https://twitter.com/Baash_Kano/status/1969410360986767418?t=Xdu5I38h2dRBq_O5ze8f-g&s=19

Ana rade-radin cewa, wasu daga ciki musamman matan da suka je tarbar shugaban kasar a Kaduna, biyansu aka yi.

Karanta Wannan  Ina Taya Daukacin Al'ummar Musulmi Murnar Shiga Watan Maulidi, Watan Haihuwar Fiyayyen Halitta Annabi Muhammad (SAW). Allah Ya Daukaka Àďďìñin Musulunci. Amin., Inji Yar Kasar Chana, Hajiya Kande Gao.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *