December 31, 2024 by Auwal Abubakar Babu daɗewa agogo ya ce ƙarfe 12:00 na dare a birnin Sydney na Australia, abin da ke nufin sun tsunduma shekarar 2025. Karanta Wannan 'Yan majalisa sun tambayi ministan kudi Wale Edun ya gaya musu yanda aka yi da kudin tallafin man fetur da aka cire, saidai yace ba zai fada ba a gaban 'yan jarida saidai a sirri