Tuesday, February 24
Shadow

”Yan Kudu da yawa na cewa wai tsoron kasar Amurka yasa Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya goge duk wata suka da yawa kasar Amurka a kafafen sada zumunta

‘Yan kudu da yawa ne ke ta yayata cewa wai Malamin Addinin Islama, Dr. Ahmad Gumi ya gog duk wani rubutu da yayi na sukar shugaban kasar Amurka.

A cewarsu hakan na zuwane bayan matakij da shugaban Amurka, Donald Trump ya dauka akan kasar Venezuela.

Sun bayyana cewa, wai tsoro ne ya kama malamin.

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Juma’a 6, da Litinin 9 ga watan Yuni, 2025 a matsayin ranakun hutu domin gudanar da bukukuwan babbar Sallah na bana

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *